Friday, May 31, 2013
Tushen Wahabiyanci a Nageria littafi na (Bakwai)
Tsokaci ne akan shahararren hadisin da Wahabiyawa suka rikeshi makami na raba kan al'ummar Annabi (SAW). Hadisin rarrabuwar al'umma zuwa kashi 73.
Shin ko kun san cewa hadisin nan bai inganta ba?
Ko kun san cewa Wahabiyawa sun makale masa ne don su sami kafa da daman kai musulmi wuta?
Za muga yadda aka 'fede biri har wutsiya' aka warware mana illolin da ke cikin Isnadi, da matanin Hadisin.
Ka hanzarta ka nemi kofin ka ka karanta!
Abuja:
07036200422
Kaduna:
08032060894
Kano:
08069752002
Subscribe to:
Posts (Atom)